Atiku Abubakar
Kujerar Majalisa ta jawo rigima tsakanin Atiku Abubakar da G5 watau Nyesom Wike, Seyi Makinde, Samuel Ortom, Okezie Ikpeazu da Ifeanyi Ugwuanyi a Jam’iyyar PDP.
Abuja - Duk mai rai mamaci ne, Allah ya yi wa fitaccen ɗan siyasa kuma makunsacin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, Idi Amin, rasuwa a Abuja.
Jerin shaidun da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ya gabatar akan Shugaba Tinubu a kotun zaɓen sun bayyana.
Kotun sauraran korafe-korafen zabe da ke zamanta a Abuja ta amince da korafin Atiku Abubakar akan Bola Tinubu na shaidar takardun karatu da kuma bautar kasa.
Kotun zaben shugaban kasa ta karbi takardar Shugaban kasa Tinubu na neman gurbin shiga jami’ar Chicago inda aka nuna shi a matsayin jinsin mace cikin hujjoji.
Na kusa da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa yawan ta'ammala da barasa shi ne ya haifarwa da Wike matsala a cikinsa.
An zargi Peter Obi da cin amanar Atiku Abubakar, waɗanda dukkanin su 'yan takarar shugabancin ƙasa ne a mabanbantan jam'iyyu. Wani fitaccen malamin addinin.
Yayin da gyambon PDP ke ci gaba da warkewa, gwamnan jam'iyyar ya sake fame wa ta hanyar sukar dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar a kan gwamna Nyesom Wike.
Jam'iyyar PDP ta sake samun kanta cikin rikici bisa goyon bayan na hannun daman tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, a kujerar marasa rinjaye ta majalisa.
Atiku Abubakar
Samu kari