Atiku Abubakar
APC ta yi raddi ga Babachir David Lawal wanda ya ce Peter Obi ya ci zaben 2023. Duk da Bola Tinubu aka ayyana a matsayin wanda ya lashe takarar, shi bai yarda ba.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Atiku Abubakar ya buƙaci kotun ƙoli da ta amince masa ya gabatar da sabbin hujjoji kan Tinubu.
Babachir David Lawal ya fadi ra’ayinsa a game da zaben shugaban kasa, tsohon sakataren gwamnatin tarayyan ya ce Bola Tinubu ya zo bayan Peter Obi da Atiku Abubakar
Kamfanin yada labarai na ƙasar Birtaniya (BBC) ta sake nanata cewa tana nan kan bakanta dangane da binciken da ta gudanar kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli da kada ta ƙarbi sabbin hujjojin da Atiku Abubakar ya gabatar mata a cigaba da shari'ar da su ke yi.
Wani jigon jam’iyyar APC mai mulki mazaunin jihar Lagas, Joe Igbokwe, ya ba manyan masu adawa da Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi shawara ta gaskiya.
Wata gamayyar kungiyoyi CSO ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cirewa Atiku Abubakar lambar karramawa ta GCON da ake ba mataimakan shugaban ƙasa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli ta yi watsi da ƙarar da jam'iyyar PDP da ɗan takararta Atiku Abubakar, suka ɗaukaka kan nasararsa a zaɓe.
Gidan labarai na kasar Birtaniya, BBC, ya fitar da rahoton da ke cewa babu wata hujja dake nunaTinubu na Najeriya ya kirkiri satifiket din bogi ta Jami'ar Chicago.
Atiku Abubakar
Samu kari