Atiku Abubakar
Shugaban matasan jam’iyyar PDP na kasa, Muhammed Kadade, ya ce sama ba za ta fado ba idan har kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta tsige Tinubu.
Daniel Bwacha wanda ya kasance na hannun daman dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya soki yadda Shugaba Tinubu ya rarraba ma'aikatu ga ministoci.
Wata kungiya mai suna Diaspora Action for Democracy in Africa (DADA), ta gargaɗi kotun zaɓen shugaban ƙasa kan yin hukuncin da zai tayar da rikici a ƙasar nan.
An yi magana kan ziyarar da Atiku ya kai wa Rabiu Kwankwaso. Fitaccen mai sharhi kan al'amuran siyasa kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Adeyanju Deji ne.
Bayanai sun fito yayin da Atiku Abubakar ya je wajen Rabiu Kwankwaso. Yayin da Abdullahi Ganduje ya hadu da Nyesom Wike, Atiku ya hadu da madugun Kwankwasiyya
Darekta Janar na ƙungiyar yaƙin neman zaɓen Atiku Abubakar ta National Solidarity Movement for Atiku/Ifeanyi Okowa (NSM), Muhammad Dakat, ya rasu ya bar duniya.
Fasto Boma ya bayyana cewa idan ƴan Najeriya waɗanda ba sa farin ciki da ganin Shugaba Tinubu suka ci gaba da caccakarsa, lallai zai kammala wa'adin mulkinsa.
Kasashen kungiyar ECOWAS a karkashin jagorancin Bola Tinubu za su iya yakar Nija. Hajiya Naja’atu Muhammed ta ce an dauko batun yakin ne ganin ana shari’ar zabe
Wata kafar labarai, Igbo Times Magazine, ta wallafa wani labari da ke ikirarin cewa Shugaban Kasa Tinubu ya yi umurnin dakatar da kotunan zaben shugaban kasa.
Atiku Abubakar
Samu kari