Atiku Abubakar
Bayan tafiyar Tinubu hutu an yi jita jitar cewa Tinubu ba shi da lafiya yana asibiti, an kara kudin fetur kuma an yawaita kiran Tinubu da T-Pain ciki har da Atiku.
Kusa a PDP, Dele Momodu ya dura kan masu sukar takarar Atiku Abubakar takara a zaben 2027.Momodu ya ce Tinubu ya kamata a fara hanawa takara a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya hakura da sake tsayawa takara a zabeɓ 2027.
PDP ta kammala shirin kashe wutar rikicin shugabanci a karshen Oktoban nan. majalisar NEC za ta sauke daukacin shugabannin jam’iyyar PDP kafin labari ya canza.
Kanin tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose mai suna Isaac Fayose ya ce daga yau shi ne shugaban PDP inda ya ce duk wanda ba yarda ba ya je kotu yana jiransa a can.
An gano gaskiya kan ikirarin da aka yi na cewa Atiku Abubakar ya bayyana goyon bayansu ga gwamnan Bauchi a matsayin dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2027
Gwamnatin Bola Tinubu na cigaba da shan suka kan karin kudin fetur da aka yi. An bukaci shugaba BolaTinubu ya rage kudin fetur domin saukakawa talakan Najeriya.
A wannan labarin, za ku ji tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya sa wa shugaban kasa Bola Tinubu lakabin 'TPain' bayan an samu karin farashin fetur.
A wannan labarin, za ku ji cewa yayin da jam’iyyar PDP ke shirin gudanar da babban taronta na Kwamitin Zartarwa a ranar 24 Oktoba, 2024, ana kokarin tsige Damagum.
Atiku Abubakar
Samu kari