Atiku Abubakar
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa tsoon dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar zai fice daga jam'iyyar.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya bayyana nadamarsa kan amincewar da ya yi ya zama mataimakin Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na 2023.
Nasir El-Rufa'i ya ce masu shirin hadaka a 2027 basu dogara da gwamnoni wajen samun nasara ba. Ya ce talakawa ne masu yanke hukunci a zabe a Najeriya.
Abokin takarar Atiku Abubakar a 2023, Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa sun koma APC ne saboda kawo cigaba a jihar Delta. Ya ce dole ne a rika samun canji a siyasa.
Tsohon mai magana da yawun bakin dan takarar shugaban kasa na LP, Kenneth Okonkwo ya tabo batun zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ake tunkara.
Kenneth Okonkwo ya ce dole ne jam’iyyun adawa su kafa kawance domin kayar da Tinubu a 2027. Ya ƙara da cewa, APC za ta fuskanci kalubale nan ba da jimawa ba.
Gwamna Nasiru Idris ya musanta jita-jitar sauya sheƙa daga APC zuwa hadar Atiku, yana mai cewa zai kasance mutum na ƙarshe da zai bar jam'iyyar APC.
Kungiyar Yarabawa ta YYSA ta bukac Rabiu Musa Kwankwaso da ya sauya sheka zuwa APC maimakon hada kai da Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai a kan Bola Tinubu.
Bayan yada jita-jitar komawar wasu gwamnonin APC zuwa tafiyar Atiku Abubakar, gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ce ba zai taba barin jam'iyyarsa ba.
Atiku Abubakar
Samu kari