Yajin aikin ASUU
ASUU ta taso Bola Tinubu a gaba, ta ce sauke shugabannin da ke sa ido a kan harkokin jami’ar gwamnatin tarayya da hukumar NUC tayi kwanan-nan ya ci karo da doka
Yanzu akwai jami’o’in ‘yan kasuwa fiye da 140. Daf da Muhammadu Buhari zai sauka daga kan mulki, aka amince a kafa wasu sababbin jami’o’i da mun kawo sunayensu.
Yayin da har yanzu ba a warware matsalar ASUU ba, hukumar NUC ta amince a sake kafa sabbin jami'o'i a kasar nan masu zaman kansu, An fadi manufar yin hakan.
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa, ASUU ta kore batun tallafin man fetur a Najeriya, ta ce ba zai yuwu kana hako mai sama da shekara 70 amma baka iya tacewa ba.
Kotun ɗa'ar ma'aikata mai zama a birnin tarayya Abuja ta haramtawa kungiyar kwadugo ta ƙasa (NLC) da sauran kawayenta da ke shirin tsunduma yajin aiki jibi.
Za a ji cewa Bola Tinubu zai fara mulki da zanga-zanga da yajin-aikin ma’aikata. Kungiyar kwadago ta yanke shawarar yin yajin-aiki bayan an kara farashin fetur.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman jawabai a wajen bikin rantsar da shi a ranar 29, ga watan Mayu. Sai dai akwai wasu muhimman batutuwa guda 2 da.
Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta maka Gwamnatin Tarayya a kotun masana'antu bisa zargin nuna wariya yayin biyan albashi da kuma rashin adalci ga mambobinta.
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta amince da tsarin 'Ba aiki ba biyan Albashi' wanda gwamnatin tarayya ta kakabawa malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, a lokacin yajin aiki.
Yajin aikin ASUU
Samu kari