Arewa
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Gombe, Nasiru Nono, ya riga mu gidan gaskiya sakamakon mummnan hadarin mota daya ritsa da shi a babban hanyar Abuja-Keffi
Kwanaki kaɗan bayan kammaƙa zaben mambobinta, majalisar dokokin jihar Kogi ta dakatar da wasu 'yan majalisun jiha guda 9 da wasu shugabannin kananan hukumomi.
A wata takarda da ya aika wa shugaban majalisa, Mukhtar Bajeh, shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin Kogi ya aje mukaminsa saboda karuwar nauyi a kansa.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an ga jinjirin watan Ramadana a Najeriya a wasu yankuna daban-daban na kasar. Rahoto ya bayyana meye sarki zai iya fada.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan ta'addan ISWAP suka shiga tashin hankali dalilin hallaka musu manyan dakaru. An fadi yadda suka yiwa manyansu jana'iza.
Abba Kabir Yusuf, zababben gwamnan jihar Kano ya umurci mutanen da ke tattaki a kasa zuwa Kano don taya shi murnar cin zabe su dakata, su yi masa addu'a kawai
Ana jin karan harbe-harbe daga ofishin hukumar zabe ta INEC da ke birnin Jalingo a jihar Taraba yayin da ake ci gaba da aikin tattara sakamakon zaben gwamna.
Labarin da muke samu daga majiya ya bayyana wasu masu ruwa da tsaki ke bayyana yiwuwar gwamnan Arewa ya siya kuri'u a zaben gwamnoni da ke tafe a makon nan.
Wani matashi dan kasar Inyamurai ya ba da mamaki yayin da ya kwace sana'ar malam Bahaushe, ya zama mai sana'ar fawa a daidai lokacin da ake cikin wani yanayi.
Arewa
Samu kari