
Amnesty International (Ai)







Yan sandan kasar nan sun yi tir da rahoton Amnestyu Int'l. Kungiyar ta zargi 'yan sanda da kisan masu zanga zanga. Rundunar ta fadi yadda jam'anta su ka yi aiki.

Kungiyar Amnesty Int'l da ke rajin kare hakkin bil'adama a duniya ta zargi gwamnatin Sakkwato da jikkata wata matashiya, Hamdiyya Sidi saboda wani bidiyo.

Kungiyar Amnesty ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu ta gaggauta sakin yaran Arewa da ka kama aka gurfanar da su saboda sun fito zanga zangar tsadar rayuwa.

A wannan labarin, tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa matakin da jami'an DSS su ka dauka na kutse ofishin SERAP bai dace ba.

A wannan labarin za ku ji cewa ana can an fara sauraren shari'ar matasan da rundunar yan sandan kasar nan ta kama a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa.

Kungiyar kare hakkin dan Adam ta duniya, Amnesty International ta caccaki hukumomin Najeriya bisa samamen da su ka kai ofishin kungiyar kwadago ta kasa.

Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International (AI) ta shawarci gwamnatin tarayya kan yadda za ta bullowa lamarin zanga-zanga a kasar nan.

Kungiyar Amnesty International ta bukaci mahukunta a Najeriya sun binciki yadda wani matashi Kabiri Ibrahim ya rasa ransa a jihar Bauvji kan satar indomi.

‘Yan Najeriya sun kashe naira tiriliyan 2.6 wajen siyan data da katin kiran waya cikin watanni tara. Masu amfani da kamfanin na MTN su na hawa yanar gizo ne da 4G
Amnesty International (Ai)
Samu kari