Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
A safiyar yau ne kotun daukaka kara za ta yanke hukuncin zaben Kano, A baya an ji NNPP ta zargi Abdullahi Umar Ganduje da Abdullahi Abbas da shirin hargitsa Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta fitar da jawabi a jiya inda aka ji Abba Kabir Yusuf ya na so jama’a su zauna lafiya duk yadda zaman kotun daukaka kara ya kasance.
Mun jero korafin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mikawa kotu a kan zaben Kano, su ne hujjojin da Abba Kabir Yusuf zai so a duba wajen ruguza nasarar Nasiru Gawuna.
NNPP ta ce shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, sun umarci a kawo ‘yan daba saboda shari'ar zaben Kano.
A yau ne kotun daukaka kara za ta yi hukunci a kan zaben Gwamna na jihar Kano. Rabiu Kwankwaso ya dawo Najeriya daga kasar waje ana gobe shari’ar Abba v Gawuna
Kotun daukaka kara ta tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano. Gwamna Yusuf ya daukaka karar hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe.
Kungiyoyi da jagorori sun haskawa Gwamnati hadarin soke zaben Kano a kotu, an tunawa Bola Tinubu cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf aka zaba a zaben gwamnonin 2023.
Yayin da ake jiran a ji wanda zai yi nasara, magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da mutanen Nasiru Yusuf Gawuna, hukumomi sun inganta tsaro a Kano har zuwa Filato.
Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano ya fitar da sanarwa yayin da ake jiran hukuncin zaben Gwamna. Ana shari’a ne tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Nasiru Yusuf Gawuna.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari