Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar nasarar zaɓensa da Nasiru Gawuna.
Abba Kabir Yusuf ya kawo karshen rade-radin da ke yawo a kan Abdullahi Baffa Bichi. Sannan Sanusi Dawakin Tofa ya tashi daga Sakataren yada labarai a gwamnatin Kano.
Gwamnan jihar Kano ya shaidawa tsofaffin ma’aikata cewa shi mai kaunarsu ne. Bayan shekaru 'yan fansho su na jiran hakkokinsu, Abba Kabir Yusuf ya share masu hawaye.
Shehin Malami, Adam Abdallah Hotoro ya yi magana kan zaben Kano da shari’ar da ake yi, ya ce zaman lafiya da adalci shine a bar mutane da zabin su a jihar Kano.
Lauyan NNPP ya gabatar da korafin da ake sa rai za su sa Abba Kabir Yusuf ya tsira a kotun koli. Wole Olanipekun, SAN ya nunawa kotu yadda aka cinyewa NNPP kuri’u.
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Abba Kabir da kashe makudan kudaden jihar wurin daukar nauyin zanga-zanga a jihar madadin ya jira hukuncin kotu tukunna.
Tsofaffin ma’aikatan da su ka yi ritaya za su je gidan gwamnatin jihar Kano da karfe 9:00 na Asabar dauke da takardunsu domin a tantance su saboda a biya fansho.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya daukaka kara bayan kotun zabe ta tsige shi, ya ba APC nasara wanda shari'ar ta jawo surutu.NJC ta ce za a kafa kwamiti da zai yi bincike.
Shugabannin NNPP sun bukaci ayi adalci a shari’ar zaben Kano ko kuwa rikici ya barke a Afrika, jagorori da magoya bayan NNPP su na cigaba da zanga-zanga da addu’o’i.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari