Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Abba Kabir da kashe makudan kudaden jihar wurin daukar nauyin zanga-zanga a jihar madadin ya jira hukuncin kotu tukunna.
Tsofaffin ma’aikatan da su ka yi ritaya za su je gidan gwamnatin jihar Kano da karfe 9:00 na Asabar dauke da takardunsu domin a tantance su saboda a biya fansho.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya daukaka kara bayan kotun zabe ta tsige shi, ya ba APC nasara wanda shari'ar ta jawo surutu.NJC ta ce za a kafa kwamiti da zai yi bincike.
Shugabannin NNPP sun bukaci ayi adalci a shari’ar zaben Kano ko kuwa rikici ya barke a Afrika, jagorori da magoya bayan NNPP su na cigaba da zanga-zanga da addu’o’i.
Rahoton nan yana tattare da matsaya da jan hankali a kan hukunce-hukuncen kotuna a shari’ar Abba Kabir Yusuf da APC daga bakin Sen Kawu Sumaila OFR.
A cewar Haruna Isa Dederi, kudi aka shakawa Alkalai domin a tunbuke Gwamna Abba Kabir Yusuf daga mulki. 'Yan jam'iyyar APC da ake zargi da bada cin hanci
Matan da ke kaunar Abba Gida Gida sun yi zanga-zanga a jiya. Har a kudancin Najeriya, an samu Kwankwasiyya da masoyan Abba da su ka shirya zanga-zanga.
'Yan sanda sun baza dakaru a lunguna da sako a Kano. Masoyan Abba Kabir Yusuf da 'Yan Gawuna Has Arrived ba su iya fita zanga-zangar da su ka yi niyyar yi a Kano ba.
Kotun koli kurum za ta iya raba gardama a shari'ar zaben Kano na 2023. Wole Olanipekun ya ce a doka babu gyaran da za a iya yi wa takardun hukuncin zaben Kano yanzu
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari