Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Za a fahimci cewa sabon Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa ɗansa na riƙo, Ahmad A Yusuf a matsayin Sakataren Gudanarwa na Hukumar Tarihi da Al’adu ta jihar.
Sabon Gwamnan Kano ya ce a makarantar Legal, Abdullahi Ganduje ya je ya kwace wuri, ya yi fulotai na alfarma. 70% na filayen na uwargidarsa ce da ‘ya ‘yanta.
Gwamnatin Kano ta soma rushe gine-ginen da ke filin Kwalejin Fasaha ta Kano a Salanta. Hakan ya jawo rigima ta Barke tsakanin Masu Rusau da Masu Gidaje a jiya.
Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin a fara shirin tura yaran Kano zuwa jami’o’in kasashen Duniya. Gwamnatin Kano ta dawo da tsarin Kwankwasiyya da aka saba da shi
An gayyaci Rabiu Kwankwaso zuwa Aso Villa a kan rushe-rushen da ake yi, Kwankwaso ya fadawa Bola Tinubu Abdullahi Ganduje ya rika kwashe filayen talakawan Kano
Gwamnatin jihar Kano tana sanar da dukkanin masu kaya a shagunan da aka gina a filayen da wajajen da Ganduje ya siyar da su gaggawar kwashe dukkanin kayan su.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq Hafizahullah ya yi bayanin hanyoyin karbe filaye a doka. Baristan ya nuna kyau Abba Yusuf ya sanar da jama’a, kuma ya biya su kudinsu.
Za a ji labari cewa gwamnati ta bayyana takaicin bisa yadda wasu suka afkawa ginin dake cikin tsohon gidan jaridar Triump da ba ta cikin wuraren da za a rusa.
Rushe-rushen da Gwamnatin Kano ta ke yi zai jawo ta shiga kotu. Kamfanin Lamash Property Limited ya shigar da kara, ya bukaci a biya sa N10bn saboda asara.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari