Jihar Adamawa
Rahoton da muke samu daga jihar Adamwa ya bayyana cewa, Aisha Binani ta jihar Adamwa ta fadi zaben bana, inda aka sanar da Ahmad Umaru Fintiri a mai nasara.
Rahotanni sun tabbatar da hukumar INEC ta ci gaba da tattara sakamakom zaɓen gwamnan jihar Adamawa. Ana ci gaba da tattara sakamakon zaɓen ne a birnin Yola.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ki sauraron karar da yar takarar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aisha Dahiru Binani ta shigar a gabanta.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta bukaci rundunar yan sandan Najeriya ta bincike tare da gurfanar da kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa, Hudu Ari.
Rahotanni sun bayyana kan ranar da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) za ta bayyana sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa mai cike da umbin ruɗani.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa ta gaggauta gyara kuskuren da jami'inta ya tafka a zaben gwamnan jihar Adamawa.
Aisha Dahiru Binani ta kai kara domin Kotu tayi umarnin dakatar da zaben Adamawa, Lauyan ta ya ce INEC ta shiga lamarin da ya fi karfinta da ta soke sanarwa.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Adamawa ta shiga zanga-zangar nuna adawa da. sakamakon zaɓen gwamnan jihar. Jam'iyyar tace za ta ci gaba har sai baba ta gani.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta umarci REC ɗin jihar Adamawa da ya nesanta kansa daga duk wasu harkokin zaɓen jihar bayan abinda ya aikata jiya.
Jihar Adamawa
Samu kari