Jihar Adamawa
Jam'iyyar PDP ta tubure inda ta bayyana cewa lallai sai dai a sauke Mallam Hudu Yunusa Ari daga matsayin kwamishinan zaben jihar Adamawa kafin ran 15 ga Afrilu.
'Yan sanda a jihar Adamawa sun tabbatar da an kashe mutane uku a wani farmakin da 'yan bindiga suka kai wani yankin karamar hukumar Hong da ke jihar ta Arewa.
Yayin da ake dambarwa kan kujerar shugaban PDP na kasa, babbar kotun tarayya mai zama a Yola ta kwace kujerar ɗan majalisar dokokin jihar Adamawa kan abu 1.
Ƙungiyar kiristocin Najeriya (CAN) reshen jihar Adamawa tayi wani muhimmin kira kan al'ummar jihar Adamawa yayin da ake tunkarar zaɓen cike gurbi na gwamna.
Mai neman zama gwamna a jihar Adamawa karkashin inuwar jam'iyyar APC, Sanata Aishatu Binani, ta ce INEC ta yi abu mai kyau da tace zaben gwamna bai kammalu ba.
Gwamnan jihar Adamawa, Umaru Fintiri ya ce yana da yakinin sake lashe zaben gwamna a karo na biyu duk da ayyana zaben a matsayin wanda bai kammalu ba da aka yi.
Daga cikin jihohi 28 da aka gudanar da zaben gwamnonin 2023 a ranar Asabar, 18 ga watan Maris, INEC bata riga ta sanar da wadanda suka yi nasara ba a jihohi 4.
Mafi yawan jihohin da aka gudanar da zaben gwamna da yan majalisun jihohi sun san sabbin gwamnoninsu amma akwai wasu guda hudu da har yanzun ba'a kammala ba.
Yanzu muke smaun labarin matakin da hukumar zabe ta INEC ta dauka game da sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar. inda tace bata amince dashi ba kawai.
Jihar Adamawa
Samu kari