Jihar Adamawa
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Labour ya bayyana janyewa Aisha Binani saboda wasu dalilai nasa, inda ya ce suna da ra'ayi iri daya kuma za su yi aiki tare bana.
Jam'iyyar Labour Party (LP) a jihar Adamawa, ta caccaki ɗan takarar kujerar gwamnan ta bisa goyon bayan ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu.
Dan takarar gwamna na jam'iyyar Labour a jihar Adamawa, Dr Umar Mustapha Muqaddas ya fita daga jam'iyyarsa ya koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya roki mazauna Adamawa da Najeriya baki ɗaya su yi amfani wannan dama mai tsaka su zabi PDP.
Rundunar yan sandan Najeriya ta jihar Adamawa ta yi nasarar kama wani dan sanda wanda ake zargi da kashe wata dattijuwa yar shekara 80, Maryam Yerbure Abdullahi
Wasu jam'iyyun siyasa biyar a Najeriya sun rushe tsarinsu zuwa cikin inuwar jam'iyyar PDP kana sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Yaron Tsohon Gwamnan Adamawa, ya fadi abin da Bola Tinubu yayi wa Mahaifinsa shekaru 10 da suka wuce. Abdulaziz Nyako ya ce dole zai goyi bayan takarar APC.
Mai Martaba Lamidon Adamawa, Muhammadu Barkindo Aliyu Musdafa, ya nada Aliyu Atiku, dan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, Turakin Adamawa
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya watau UNICEF ya bayyana rahoton binciken da aka gudanar kan malaman jihohin Borno, Adamawa da Yobe..
Jihar Adamawa
Samu kari