Jihar Adamawa
Gwamnan jihar Adamawa ya yi magana, ya ce ya kamata shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kawo dauki game da halin da ake ciki na rikici bayan zaben gwamna Adamawa.
An gama kaɗa kuri'a a mafi yawan rumfunan da cikon zaben gwamna a Adamawa da Kebbi ya shafa kuma malaman zabe sun fara kidaya kuri'u da sanarwa a hukumance.
Hukumar zaben Najeriya INEC ta barranta kanta da ayyana Sanata Aisha Dahiru wato Aisha Binani da Baturen Zabe na Jihar Adamawa Farfesa Yunus ya yi a safiyar yau
Siyasa musamman a arewa harka ce ta maza suka fi yinta amma duk da haka an samu wasu fitattun mata da suka shiga harkar siyasar kuma suka taka muhimmin rawa.
Ku kasance tare da Legit.ng don samun labari kai tsaye yayin da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ke gudanar da cikon zaben gwamnoni a Adamawa da Kebbi.
Wani masanin siyasa a Abuja ya bayyana matsayarsa da kuma abin da yake hange game da zaben da ake karasawa a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
Yayin da ake kawo karshen zaben gwamna a jihar Adamawa yau 15 ga watan Afrilu, 2023, mun haɗa maku abubuwa 4 da ya kamata ku sani game da manyan yan takara 2.
Gabannin fara zaben cike gurbi da za a yi, a nan mun kawo maku yawan kuri’un da yan takarar gwamna na jam'iyyun APC da PDP ke da su a jihohin Adamawa da Kebbi.
A nan akwai jerin manyan yan takara da kallo ke kansu yayin da hukumar zabe ke shirin gudanar da cikon zabe jihohin Adamawa, Kebbi da sauransu a yau Asabar.
Jihar Adamawa
Samu kari