Jihar Adamawa
Hukumar Kidaya ta Kasa ta bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu take jira domin fara aiwatar da aikin ƙidayar jama'a da gidaje ta shekarar 2023.
Wata jami'ar soja ta hallaka wani jami'in da ke gaba da ita a wurin aiki bayan da rikici ya barke a wani wuri. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar Arewaci.
Wata gobara ta tashi a wasu shagunan dake cikin babbar kasuwar birnin Yola na jihar Adamawa. Gobarar ta laƙume kayayyaki na masu yawa a shagunan da ta tashi.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya sha alwashin rushe duk gidan da aka samu kayayyakin abinci da aka Sato daga rumbun ajiyar kayayyakin tallafi.
Hukumar agaji ta NEMA ta bayyana cewa, za ta dauki matakin kare rumbunta na abinci a jihohi, fara wa daga jihar Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeriya a yau.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Ishaku Abbo ya bayyana yadda ya rubuta jarrabawar firamare a aji uku kuma ya yi nasara saboda shi na daban ne a cikin sauran dalibai.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta kwamushe mutane fiye da 100 kan zargin fasawa da kuma satar kayan gwamnati da sauran wurare na masu zaman kansu a jihar.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya sanya dokar kulle a gaba daya biyo bayan rikicin ƴan daba da su ke farmakar mutane da wajen kasuwancinsu a jihar.
Gwamnatocin Borno da Yobe da Adamawa sun samar da bas bas a cikin gari don ragewa mutane radadin cire tallafi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi a watan Mayu.
Jihar Adamawa
Samu kari