Abuja
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zabem da mazauna birnin tarayya Abuka suka yi, Peter Obi na kan gaba da kuri'u mafiya rinjaye, sauta yanki daya tal.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta ce ta bude zauren da za ta zauna don karbar zaben 2023 na shugaban kasa a hukumance a cikin babban birnin tarayya Abuja.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan dab sun farmaki motar jami'an hukumar EFCC yayin da suka fito don yin aikin sintiri a babban birni na Abuja.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage zabe a wasu rumfuna 141 a jihar Imo. An fadi lokacin da za a sake yin zaben na shugaban kasa da 'yan majalisun tarayya.
Shugaban jam'iyyar Labour Party na mazabar Karshi da ke birnin tarayya Abuja, Valentine Onuigbo, ya mutu daga kwanciya bacci yana jiran gari ya waye a yi zabe.
Muna Bawa Yan Najeriya Hakuri Abisa Zaben da Muka saka Sukayi Na APC, Mun fita Daga Tafiyar, Zuwa PDP ta Atiku Abubakar Da Okowa - CewarKungiyar Magoya Baya
Kotun koli a Najeriya ya bukaci a yi gyara a kudin tsarin mulkin kasar nan saboda wasu dalilai da ka iya zama barazana ga yadda ake tafiyar da lamura a kasar.
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya sun hadu a babban birnin tarayya domin rattaba hannu kan takardar yarjejeniyar zaman lafiya
Wata hadimar Aisha Buhari ta zarge ta da tura jami'an tsaro su kama ta tare da yi mata babu dadi a lokacin da suka samu wani sabanin da ba a bayyana ba tukuna.
Abuja
Samu kari