Abuja
Sarkin Onitsha watau Obi na masarauyar Onitsha ya ce ya kamata Najeriya ta gwada mace a kujerar shugaban ƙasa, ya ce an yi gwamna mace a jihar Anambra.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi wasu sanatoci inda ya sha alwashin tube duk wani shugaban kwamiti da ya gaza yin abin da ake tsammani.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci 'yan Najeriya da su rika taimakon mabukata da dukiyoyinsu. Ya ce dukiya ba ta da tabbas.
Majalisar wakilan tarayya ta ɓarke da hayaniya yayin da ɗaya daga cikin mambobinta ya ambaci kudirin sauya fasalin haraji a zaman ranar Talata a Abuja.
An soki gwamnonin Arewa kan kin amincewa da kudirin harajin Bola Tinubu. Haka zalika Edwin Clark ya ce za a iya jefa Najeriya a matsala saboda kudirin harajin.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi murna da 'yarsa, Dr. Aisha ta zama gwarzuwar dalibai a tsangayar karatun likitanci a Jami'ar Nile da ke birnin Abuja.
Hukumar EFCC ta kwato babbar kadara mafi girma tun da aka kafa hukumar a 2003. EFCC ta ce an gina gidan ne da kudin sata na haram a birnin tarayya Abuja.
Shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya yi magana kan matsalolin da suka hana kananan hukumomi ci gaba. Ya ce daga cikinsu akwai cin hanci.
Abuja
Samu kari