Abuja
An kama wani mutumin da ke ikrarin cewa, shine shugaban hukumar EFCC, don haka ya karbi kudade masu yawa a hannun wani mutum don ya taimaka masa a kasar nan.
Ccocin Abuja ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa faston cocinsa ya bayyana a gaban jama'a rike da mugum makami AK-47. 'Yan sanda sun kama faston da dan sanda.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an kama faston da aka gani yana rataye da bindiga kirar AK-47 a Abuja. An bayyana yadda batun ya faro da kuma inda yasamo.
Lamarin da muke samu daga majiya mai tsuhe ya ce, wani fitaccen kantin siyayya a Abuja ya hakura da karbar tsoffin kudade yayin da kotu tace a ci gaba da karba.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya isa hedkwatar tsaro domin kaddamar da wasu kayayyaki na ayyukan tsaro na aikin ‘yan sanda. Ya isa wurin 10:15 na Litinin.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Neja sun kai wasu hare-hare wanda yayi sanadiyar mutuwar DPO na yankin Paiko, Mukhtar Sabou, da wasu yan sanda hudu.
Wata matar aure 'yar kasuwa a Abuja mai suna Ijoma ta maka mijinta a gaban kotu kan zarginsa da hana ta hakkin aure, duka, naushi da duk wani nau'in cin zarafi.
Hukumar EFCC sun damke manajan babban bankin 'yan kasuwa a Abuja bayan sun samu N29 miliyan a ma'adanar kudaden bankin. An tara jama'a a layi an hana su kudi.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta aiwatar da gwajin tantancewa ta hanyar amfani da na’urar BVAS. Jama’a a jihohin Imo, Abuja da Legas sun yabawa shirinta.
Abuja
Samu kari