Bola Tinubu
Ahmad Lawan zai fito sake neman kujerar Shugaban Majalisa. Rabuwar da aka samu tsakanin jam’iyyar APC ya jawo shugaban majalisar zai nemi ya sake yin takara.
Fadar White House ta ce Shugaban kasar Amurka, Joseph R. Biden Jr. ya zabi tawagar da za ta zo Najeriya wajen rantsar da sabon shugaban kasa da za ayi a Abuja.
Mai yuwuwa zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa wasu jiga-jigan 'yan adawa a gwamnatinsa bayan rantsarwa ranar 29 ga watan Mayu, 2023.
Philip Agbese yana so Gwamnatin da za ta karbi mulki ta binciki nade-naden Muhammadu Buhari. A mako daya, Shugaban kasa ya raba mukamai fiye da 10 a Najeriya.
Shugaba Muhammadu Buhari zai gabatar da wasu muhimman abubuwa gabanin mikawa Bola Tinubu mulkin kasar nan. Yau saura kwanaki bakwai suka ragewa Buhari a ofis.
Shugaba Buhari da yake jawabi wajen kaddamar da matatar man Dangote da ke Legas ya ce ya na matukar farin cikin cewa zai bar tattalin arzikin kasar nan hannun.
Ana kokarin ruguza takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2023. A ranar Juma’a Alkalan kotun koli za su zartar da hukuncin da zai kasance na karshe a shari’ar
Zababben ɗan majalisar wakilan tarayya a inuwar NNPP mai kayan daɗi, Abdulmumini Jibrin, ya ce Tinubu ya gana da Kwankwaso ne saboda haɗin kan kasa da ci gaba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa jihar Lagos don kaddamar da matatar mai ta shahararren dan kasuwa Aliko Dangote, wanda shi ne yake shugaban kamfanin.
Bola Tinubu
Samu kari