Bola Tinubu
Gwamnatin Najeriya ta warware wasu abubuwa da Donald Trump ya fada game da kasar a taro da jakadun kasashen waje a Abuja. An yi taron a Abuja ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka da ya bijiro da kudirin a sanya Najeriya a cikin jerin kasashen da ke kisan kiristoci ya koma kan China.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisar Amurka sun mika bukata ga Ma'aikatar kudi da kasar da ta sanya wa Miyetti Allah da MACBAN na Najeriya takunkumi.
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya karyata shugaban kasar Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Ya ce bai da wata hujja.
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, ya mayar da martani kan zargin Trump na kisan Kiristoci, yana cewa addininsa ya tabbatar da gaskiyar gwamnati.
A wata sabuwar bankada, Sanata Ali Ndume ya ce idan mutum yana son ya gana da Shugaba Bola Tinubu, to sai ya biya wasu jami'an fadar shugaban kasa cin hanci.
Majalisar dattawan Najeriya ta dakatar da shirin tantance sabon ministan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta yi hakan ne saboda rashin kawo wani abu.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta yi Allah wadai kan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya. Ta bayyana cewa so yake yi ya cimma wasu manufofi a kasar nan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nuna farin cikinsa bisa yadda jami'an tsaro suka tari yan bindiga lokacin da suka kai hari a yankin Shanono.
Bola Tinubu
Samu kari