Bola Tinubu
Shugaban Hukumar EFCC da aka dakatar a makon da ta gabata, Abdulrasheed Bawa ya bayyana cewa masu laifi ne kadai ke tsoron amsa gayyatar hukumar idan an kira su
Akwai yiwuwar Shugaba Tinubu zai bai wa Kwankwaso, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar NNPP, muƙamin ministan tsaro. Kwankwaso ya taɓa riƙe muƙamin minist.
Wani fitaccen lauya kuma ɗan rajin kare hakƙin ɗan adam ya bayyana dalilin da ya sanya Shugaba Tinubu ba zai iya korar farfesa Mahmooɗ Yakubu, shugaban INEC.
Rahotanni sun tabbatar da ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa ta yi barazanar tsunduma cikin yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta yi musu wasa da hankali kan cire tallafi.
Hukumar IMF ta yi farin ciki da tsarin da aka fito da shi na daidaita farashin kudin waje, za ta taimakawa Gwamnatin tarayya domin a karfafi tattalin arziki.
Rahotanni sun tabbatar da Shugaba Tinubu zai kammala haɗa sunayen ministocinsa a wata mai zuwa, domin miƙa majalisar dattawa ta tantancesu su fara aikinsu.
Neman kujerar Minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, ya jawo sabani tsakanin wasu cikin jagororin jam’iyyar APC musamman tsofaffin Gwamnoni da su ka bar ofis.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙulla yarjejeniya da wasu ƙasashen nahiyar Afirika domin kawo ƙarshen mamaye kasuwar iskar gas ta Rasha a nahiyar Turai.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bayyana cewa mata sun cancanci karin mukaman shugabanci domin bayar da gudunmawarsu wajen ci gaban kasar.
Bola Tinubu
Samu kari