Bola Tinubu
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana ganawarsa da Shugaba Tinubu kawai don ya sanar da shi ne batun ziyararsu da Bill Gates da za su kawo a ranar Litinin mai zuwa.
Tsohon ɗan majalisar wakilai, Muhammad Gudaji Kazaure, ya lissafo jerin mutum 12 da yakamata a Shugaba Tinubu ya bincika domin farfaɗo da tattalin arziƙin ƙasa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, da shugaban kamfanin Ɗangote Group, Aliko Dangote.
Bayanai sun bayyana kan adadin kwanakin da tsoffin shugabannin kasa, Obasanjo, Yar’adua, Jonathan, da Muhammadu Buhari suka dauka kafin su nada ministocinsu.
Gwamnan juhar Katsina, Malam Dikko Umaru Raɗda, da sauran gwamnonin jihohin Arewa maso Yamma sun gana da shugaban kasa kan batun tsaro da noma da sauransu.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote kuma mai kudin Afrika, Aliko Dangote ya kai wa shugaban kasa Bola Tinubu ziyarar ban girma a fadar shugaban kasa Abuja.
Mujahid Asari Dokubo, tsohon dan tawaye, ya bayyana cewa sakin shugaban kungiyar yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu, zai kara tayar da zaune tsaye ne a kasar nan.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana muhimman abubuwan guda 8 da gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali a kai. Tinubu ya bayyana hakan ne ranar Alhamis a Abuja.
Labari ya zagaye gari cewa tsohon AGF ya na wasan buya da EFCC. Tsohon Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN ya karyata rade-radin cewa ya bar Najeriya
Bola Tinubu
Samu kari