Bola Tinubu
Ko da an yi canjin takardun kudi daf da zaben 2023, Bola Ahmed Tinubu ya ce ya sa ran zai yi nasara a zaben 25 ga watan Fabrairu duk da kalubale da ya fuskanta.
Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Edo ta yabawa shugaban kasa, Bola Tinubu kan matakan da ya dauka na cire tallafin mai wanda hakan zai inganta tattalin arziki.
Jigo kuma dattijo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa ba abin da dan takarar jam'iyyarsu ta NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce musu akan komawarsa APC.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya magantu kan zargin neman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya daina binciken Godwin Emefiele da sauran yan majalisarsa.
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cire tallafin mai da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi da cewa ya kara jawo matsaloli na yunwa musamman a Arewacin kasar.
Yanzu haka shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya isa jihar Ogun inda ya kai ziyara karon farko bayan karɓan jagorancin ƙasar daga hannun Buhari.
Tafiyar Shugaban ƙasa Bola Tinubu zuwa ƙasar waje kwanaki kaɗan bayan hawa mulki, ya ɗora ne daga al'adar da shugabannin ƙasar nan tun daga 1999 su ke da ita.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai kai ziyara ta musamman ga wasu sarakuna a Abeokuta da Ijebu Ode na jihar Ogun yau Alhamis, 29 ga watan Yuni, 2023
Za a ba kamfanonin raba wuta damar su kara farashi. An kammala aiki a kan sabon farashi, abin da ya rage kurum shi ne a zauna da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari