Bola Tinubu
Shugaban jam’iyyar LP a Najeriya ya ankarar da magoya bayan Peter Obi, ‘ya ‘yan jam’iyyar APC sun fara shiri domin komawa filin zabe, za a maimaita zaben 2023.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da hare-haren da ake kai wa a jihohin Plateau da Benue. Ya umarci jami'an tsaro da su cafko masu shirya su.
Bayan sauye-sauye da aka samu na sabuwar dokar kara kudin tantance motoci daga Kwatano kafin shigowa Najeriya na kashi 40, hakan ya jawo raguwa a siyan motocin.
Shugaba Tinubu ya nada Olusegun Dada, shahararren magoyin bayan jam'iyyar All Progressives Congress APC a matsayin mashawarci na musamman kan kafar sada zumunta
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya sake nada shugabannin kwamitocin majalisar, inda yaron Shugaba Tinubu ya samu babban mukami a majalisar dattawa.
Shugaba Bola Tinubu ya kara nada masu ba shi shawara na musamman a bangorori daban-daban da suka hada da yada labarai da siyasa da harkokin jama'a da sauransu.
An bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan mutanen da ya kamata ya bai wa mukaman minista da sauran manya-manyan mukaman da zai nada a gwamnatinsa. Wani babban.
Hadimin Atiku Abubakar, Mista Phrank Shaibu ya caccaki tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose bisa kalamansa da ziyarar da ya kai wa Shugaba Bola Tinubu.
Shehu Sani ya ce idan har hukuncin kotu bai kai nasara ga Tinubu ba, ya rasa shugabancin kasa, Allah ne kadai zai kare shi daga bakin tsohon shugaban Kaduna.
Bola Tinubu
Samu kari