Bola Tinubu
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin mai a kasar, an samu raguwar amfani da man fetur a kasar kamar yadda aka saba gani a baya kafin cire tallafin mai.
Majalisar Dattawa ta sake daga zamanta zuwa gobe Laraba 26 ga watan Yuli yayin da 'yan Najeriya ke dakon sanin sunayen ministocin da Shugaba Tinubu ya mika.
Yayin da ake dakon sunayen ministocin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, mambar APC ta bayyana sunayen tsoffin gwamnoni 3 da sunansu ya fita daga cikin jerin.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar gudanar da zanga-zangar gama gari idan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta ki cimma yarjejeniya kan tallafin mai.
Bashir Ahmad, hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai bayyana jerin ministocinsa a ranar Talata.
Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, zai gana da Shugaba Bola Tinubu a wani mataki na dakile shirin tafiya yajin aiki da likitocin kasar ke shirin yi.
Bincike ya nuna ba gwamnatin Bola Tinubu tayi wa daliban sakandare karin kudi ba. Amma sabon shugaban kasar yana shan sukar jama’a a yayin da ake kukan babu.
Ana ba shugaban kasa ciwon kai game da wadanda zai ba mukamai a gwamnatinsa. Tsofaffin Gwamnonin APC sun hurowa Bola Tinubu wuta da aski ya zo gaban goshi.
Bola Tinubu ya janye sunayen wasu da ya yi tunanin ba mukamin Minista. Shi dai Akawun majalisa ya ce takarda ba ta shigo hannunsu daga fadar shugaban kasa ba.
Bola Tinubu
Samu kari