Bola Tinubu
Bincike ya musanta rade-radin da ake cewa kotun daukaka kara ta sanar da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi wanda ya lashe zaben 2023.
Akwai inda shugaban kasa ya zabi Minista, amma manyan jihar su ka nuna ba su yarda ba. Sabanin siyasa da shari’ar da ba a kammala a kotun zabe ba sun jawo haka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da biyan makudan kudade na alawus N25,000 ga likitoci da sauran ma'aikantan lafiya na Tarayya bayan fara yajin aiki.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin mataimakan kwanturola janar na hukumar kwastam DCG guda 3 da kananan mataimaka ACG guda uku.
Za a fitar da sunayen karin mutane fiye da 10 da za su samu kujerar Ministoci, sannan shugaban kasa ya yi niyyar rarraba ma’aikatu ko ya yi masu garambawul.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa, Femi Gabajabiamila ya ce akwai dalilai masu ƙarfi da ya sa shugaba Tinubu bai ba kowane minusta aikin da zai yi ba.
Rahoton da ya iso mana na nuni da cewa Shugaba Tinubu ya shiga wata ganawa ta sirri da shugabannin matasan jam'iyyar APC a gidan gwamnati da ke Abuja. Hakan.
'Yar takara mace ɗaya tilo a inuwar APC, wacce ta hakura da takara kuma ta mara wa Bola Tinubu baya, ta shiga jerin ministocin da suka isa zauren majalisa.
A karshe, Shugaba Tinubu ya mika sunayen ministoci ga majalisa kuma an bayyana su guda 28 yayin da ake tsammanin akwai sauran jerin sunayen da shugaban zai karo
Bola Tinubu
Samu kari