Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika sunayen tsoffin gwamnoni 4 ga majalisar dattawa domin neman nada su a mukamin minista amma an rahoto cewa karin wasu 2 tafe.
Baya ga irinsu Nasir El-Rufai, ysohon Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya na cikin jerin Ministocin Bola Ahmed Tinubu da aka karanto a majalisar dattawa a yau.
Tsohon shugaban Niger, Mohamed Bazoum ya sha alwashin ci gaba da kare martabar dimukradiyya bayan sojoji sun kifar da gwamnatinsa a jiya Laraba a birnin Niamey.
Shahararriyar jarumar finafinan kudancin Najeriya, Eniola Badmus, ta nuna cikakken goyon bayanta ga cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi, inda ta ce.
A dokar kasa, shugaban kasa da gwamnoni su na da wa'adin kwanaki 60 ne kacal don fitar da jerin sunayen ministoci da kwamishinoni bayan rantsar da su a mulki.
Majiyoyi sun bayyana cewa an saka sunan Muhammad Ali Pate, tsohon karamin ministan lafiya a gwamnatin Goodluck Jonathan cikin jerin ministocin Shugaba Tinubu.
Rahotanni sun kawo cewa tsohon ministan babban birnin tarayya, Mallam Nasir El-Rufai na iya zama ministan wutar lantarki a gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu.
Seyi Tinubu dan farin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce ya na da tabbacin shugaban ba zai ba wa 'yan kasar kunya ba, ya gode musu da irin hadin kai da suke ba su.
Majiyoyi sun bayyana wanda shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yake shirin gabatarwa majalisa domin ya zama Atoni Janar na tarayya kuma ministan shari’a.
Bola Tinubu
Samu kari