Bola Tinubu
Za a ji Amurka ta jinjinawa Najeriya, tana marawa ECOWAS baya. Matsayarta bayan juyin mulki ita ce zababbiyar gwamnati ta koma mulki a kasar jamhuriyyar Nijar.
Gamayyar limaman majami'u a Najeriya sun bayyana cewa idan ba a dauki matakai masu tsauri ba akan cire tallafin mai to tabbas kasar Najeriya za ta ruguje a kusa
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai gabatar da jawabi ga ƴan Najeriya a yau Litinin da Yamma. Shugaban ƙasar zai yi jawabin ne ana tsaka da shan wuya a ƙasa.
A hedikwatar APC a Abuja, hotunan Abdullahi Ganduje yake yawo a matsayin wanda zai zama sabon shugaba. An shiga rashin tabbas a APC a kan shugabancin Jam’iyya.
Adeseye Ogunlewe ya tabo batun wadanda Bola Ahmed Tinubu yake so su zama Ministoci, an ji za a tantance tsofaffin Gwamnoni da ‘Yan Majalisa cikin ruwan sanyi.
Shahararren mawaƙin nan na siyasa Alhaji Dauda Adamu Abdullahi Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya rabawa mutane 1,040 buhunan masara a mahaifarsa da ke.
Yanzu muke samun labarin yadda shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayyana nada wanda zai yi aiki don tabbatar da abubuwan da abubuwan da ke faruwa a cikin CBN.
Ujah Ujah lauyan Sanata Sani Danladi wanda shugaban ƙasa Bola Tinubu ya zaɓo domin zama minista, ya bayyana cewa babu umarnin kotu da ya hana shi rike mukami.
Ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) na shirin amfani da ƙarfin tuwo kan sojojin Jamhuriyar Nijar domim dawo da mulkin farar hula a ƙasar.
Bola Tinubu
Samu kari