Bola Tinubu
Ana kyautata zaton Bola Tinubu zai yi aiki da kwararru wajen gudanar da mulkinsa. Ya zabi wasu manyan sanannun masu ilimi da gogewan da ya kamat ku sani a kai.
Lauya ya nemi a haramtawa Stella Okotete zama ɗaya daga cikin waɗanda Shugaba Tinubu zai bai wa muƙamin minista a gwamnatinsa. Lauya ya zargeta da cin hanci.
Mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP na kasa Umar Damagum, ya ce za su dauki kwakkwaran mataki kan nadin Nyesom Wike a matsayin minista da Shugaba Tinubu ya yi.
Peter Obi yana karar zaben 2023 a kotu, Charley Boy ya ce zai fito zigidir a Legas muddin Peter Obi ya kai labari, mawakin yana sa ran a ruguza nasarar APC.
A hasashenmu, Rabiu Kwankwaso, James Faleke da Aishatu Dahiru Ahmed za su zama Ministoci. Ana sa ran nan gaba sabon Shugaban kasar ya kara yin nadin mukamai.
Primate Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual ya bayyana abun da Allah ya fada masa game da sabbin ministocin da shugaban kasa Bola Tinubu ya zaba.
Dattawan APC na shiyyar Arewa ta tsakiya a Najeriya sun ayyana goyon bayansu ga tsohon gwamnan Kano, Ganduje ya maye gurbin Sanata Adamu amma a matsayin riƙo.
Awanni bayan karanta sunayensu a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Abdullahi Gumel, ya ce an fara tantance wa da karɓan takardun ministocin Bola Tinubu 28.
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya mika sunayen mutane 28 ga majalisar dattawa a ranar Alhamis, jihohi 11 da suka hada da Kano, Legas basu samu kowa ba zuwa yanzu.
Bola Tinubu
Samu kari