Bola Tinubu
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, kuma babban jigo a babbar jam'iyyar adawa ta PDP Osita Chidoka, ya bayyana cewa jam'iyyar na buƙatar ta yi sauye-sauye.
Al'ummar Musulmai a jihar Legas sun mamaye majalisar dokokin jihar don nuna rashin jin dadinsu a nuna wariya da aka yi a nadin mukaman Gwamna Sanwo-Olu Babajide
Tun dawowar mulkin dimukradiyya a shekarar 1999, gwamnatin Najeriya ta nada ministocin kudi guda takwas da su ka kware ta fannin sanin tattalin arziki a kasar.
Sanatan Edo ya yi Allah-wadai da yadda Bola Tinubu ya samu halin tattalin arziki daga Muhammadu Buhari, ya ce yanayin kasar ta jawo ake daukar tsauraran matakai
Dan majalisar All Progressives Congress (APC) ya bayyana aniyarsa ta yin takarar shugaban ƙasa a nan gaba. Ya bayyana waɗanda za su bayar da shaida a kansa.
Gwamnatin tarayya ta karkashin BPE, za tayi gwanjon kayan gwamnati da nufin samun kudi. Dama Atiku Abubakar ya na da ra’ayin a cefanar da irinsu kamfanin NNPC.
Like Minds Forum of Nigeria ta ce Nasir El-Rufai ya ba tafiyar Bola Tinubu gudumuwa a zaben 2023. Kungiyar nan ta tsofaffin Kwamishononin Kaduna ta nemi alfarma
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya yi bayanin cewa gwamnatinsa ba ta da shirin ƙara yawan kuɗin harajin da ake biya, sannan ya yi bayani kan sabon tsarin haraji.
Bola Tinubu ya gamsu da bayanan da yake da shi cewa za a iya cigaba da aiki da farashin ba tare da dawo da tallafi ba, babu niyyar maido tsarin tallafin fetur.
Bola Tinubu
Samu kari