Bola Tinubu
Fasto William Folorunso Kumuyi, shugaban cocin Deeper Christian Life Ministry, ya bayyana abinda ubangiji ya gaya masa a kan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya sha alwashin cewa da shi da dan uwansa Badaru Abubakar za su bai wa marada kunya ganin yadda ake ta cece-kuce kansu.
Hannatu Musawa ta fadi babban abin da za ta fara da shi bayan zama Ministar tarayya, a gefe guda kuwa CBN zai bincike likin kudi da sabuwar Ministar ta rika yi.
Samuel Ortom ya na cikin ‘Yan tawagar G5 da su ka yaki PDP a zaben 2023, ya ce Nyesom Wike zai kawowa birnin Abuja cigaba, ya kuma yabi cancantar Joseph Utsev.
Za a ji cewa Hajiya Naja’atu Muhammad, ta soki gwamnatin Bola Tinubu kan yakin da ta ke shirin yi da Nijar, ta na ganin mutanen Arewacin Najeriya aka yaka.
Tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja a Najeriya, Abdulsalami Abubakar ya yi magana kan yadda tattaunawarsu ta kaya da sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugaban hukumar NIMC, Aliyu Abubakar Aziz, ya tafi hutun dole kafin yin ritaya, ya kuma naɗa sabon shugaba na riƙo.
Kungiyar Gamayyar Shugabannin Matasan Kudu maso Gabas, COSEYL ta soki Bola Ahmed Tinubu da cewa ya na amfani da kudin tallafi don rainawa 'yan Najeriya hankali.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sabon saƙo ga sabbin ministocin da ya rantsar a ranar Litinin, ciki har da Nyesom Wike da sauran minitocin su 44
Bola Tinubu
Samu kari