Bola Tinubu
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai zo birnin domin ɗaga tutar jam'iyyar APC ko ta PDP ba, ya zo ne domin taimakawa Tinubu.
Binciken kwakwaf ya bayyana gaskiyar wani faifan bidiyo inda aka gano Janar Tchiani na cewa ba zai saurari Shugaba Tinubu ba saboda gwamnatinsa Haramtacciya ce.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai ya gargadi Shugaba Tinubu da kungiyar ECOWAS kan afkawa Nijar, ya ce kasashen 'yan uwan juna ne musamman Arewa.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya bayyana masu amfani da karfinsu don karya darajar Naira tare da daga darajar Dala don biyan bukatar kansu, ya saka musu takunkumi
A wani bidiyo da ya yadu, Lola Ade-John, sabuwar ministar yawon bude ido ta sanya hannu a takardar kama aiki sannan ta duka ta gaishe da shugaba Bola Tinubu.
Sabon ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya tada hankalin jama’a da ya fadi manufofinsa, zai fatataki ‘yan kasuwa da masu acaba da keke napep.
Shugaba Tinubu ya bukaci ministocinsa 45 da su yi wa kasar aiki cikin mutunci sannan su aiwatar da ayyukan da aka ba su ba wai ga jihohi ko yankunansu kadai ba.
Har yanzu ba a shawo kan rikicin PDP da gwamnonin G5 da suka yi yakin neman adalci da daidaito ba amma basu taya Wike murnar zama minista karkashin APC ba.
Sabon ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana adadin gwamnonin PDP da suka gabatarwa Shugaban kasa Bola Tinubu sunayen mutane don nada su mukamai.
Bola Tinubu
Samu kari