Bola Tinubu
Wasu ba su ki sojoji su karbi mulkin Najeriya ba, hakan zai sa ayi waje da Bola Tinubu. Charly Boy ya ce kyau abin da ya faru a kasashen Afrika ya faru a nan.
Kamfanin siminti na Dangote ya biya kudin haraji har Naira biliyan 412 a cikin shekaru uku kacal ga Gwamnatin Tarayya, ya shawarci 'yan kasa kan amfanin hakan.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen Najeriya za ta yanke hukunci kan ƙarar da Atiku da Peter Obi suka shigar a kan Tinubu suna neman kotun ta ƙwace nasarar da.
Kudin hatimi da gwamnatin Najeriya ta ke karba ya jawo an samu kusan Naira Tiriliyan 4. Za a ji za a raba Naira Tiriliyan 3.8 da Hukumar FIRS ta tara a asusu.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnati ya bayyana yadda aka sanar da yiwuwar tafiyar Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar waje a ranar Litinin mai zuwan nan; gobe.
Kwanan nan ta sauka daga kujerar ta a hukumar NDDC, sai ga shi an zargi Lauretta Onochie da kutsawa gidan wasu Bayin Allah a Ingila, ta na kokarin cin zarafinsu
Batun cewa shugaban mulkin sojin Mali ya yi barazanar farmakar birnin Abuja tare da ɗora ainihin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa kan mulki ba gaskiya ba ne.
Ministar harakokin jin kai da rage raɗaɗin talauci ta ƙasa Dakta Betta Edu, ta bayyana sabbin tsare-tsaren da Shugaba Bola Tinubu ya zo da su a kan N-Power.
Bola Tinubu
Samu kari