Bola Tinubu
Gwamnatin tarayya ta gabatar da N54,000 a matsayin sabon mafi karancin albashin da take son ta biya ma'aikata a Najeriya bayan an yi watsi da N48,000.
Shugaban APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar na shirin karɓe wasu jihohi da kuma tabbatar da nasarar Bola Tinubu a karo na biyu a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Malam Isa Yuguda ya ce shugaba Bola Tinubu ba shi da laifi kan wahalhalun rayuwa da yan Najeriya ke ciki a halin yanzu.
Allah ya karbi rayuwar Pa Sulaimon Atanda Obasa, wanda mahaifi ne ga kakakin Majalisar jihar Lagos, Hon. Mudashiru Obasa wanda ya rasu yana da shekaru 83 a duniya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba fitattun yan Arewa mukamai a jami'oi cikinsu akwai Isa Yuguda, Attahiru Jega, Mahmud Aliyu Shinkafi, Yayale Ahmed, Aliyu Tilde.
Shugaban kasa Bola Ahmed tinubu ya aika kayan bainci ton 42,000 ga al'ummar jihar Zamfara. Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya kaddamar da raba abincin.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen Atiku Abubakar a zaɓen 2023, Daniel Bwala ya ce idan Peter Obi ya yi sa'a zai iya zama shugaban ƙasa a zaɓen 2039.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daliban da kawai ke karatu a makarantun gwamnatin tarayya ne za su amfana da shirin ba dalibai rancen kudin karatu.
Wani mai sharhi kan harkokin siyasa kuma mamba a kungiyar Dattawan Arewa Farfesa Usman Yusuf, ya caccaki salon mulkin Bola Ahmed Tinubu a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari