Majalisar dokokin tarayya
Sammako Sanatoci su ka yi wajen zuwa majalisar tarayya a ranar da za ayi zabe. Sanatan Ekiti ya ce sun yi kwanaki babu barci saboda yakin zaben Akpabio/Barau.
Bayanai sun fito kan yadda jagororin PDP su ka goyi bayan APC Majalisa. Nyesom Wike da mutanensa sun taimaka a samun nasarar Godswill Akpabio da Tajudeen Abbas
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilai ta tara, Idris Wase ya bayyana cewa rashin daidaiton da ke cikin jam'iyyarsa ta APC ne ya sanya shi fitowa takarar.
Ɗan majalisar jam'iyyar Labour Party (LP), Denis Agbo, ya bayyana dalilin su na zaɓar Tajudeen Abbas a matsayin kakakin majalisa. Ya ce sauya shawara suka yi.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Femi Gabajabiamila, ya yi murabus daga matsayin mamban majalisar wakilan tarayya don komawa aiki shugaban ma'aikatan Tinubu.
Matan sabon kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, sun janyo hargitsi ana tsaka da rantsar da shi a dandamalin zauren majalisa. Matan sun kusa yin dambe.
Godswill Akpabio ne ya lashe zaɓen Majalisar Dattawan da aka gudanar a ranar Talata, a yayin da Tajuddeen Abbas daga Kaduna ya lashe zaɓen kakakin Majalisar.
Za a ji dalilan da su ka jawowa Abdulaziz Yari cikas a zaben Majalisar Dattawan Najeriya. Tun daga Jam'iyya har zuwa fadar shugaban kasa, ba su tare da Yari.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya shirya yin murabus daga matsayin ɗan majalisa a yau Laraba. Femi zai mayar da hankali kan sabon aikinsa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari