Majalisar dokokin tarayya
A ranar Alhamis, 27 ga watan Yuli ne aka yi rabon kwamitoci a Majalisar Wakilan Najeriya ta 10. Wasu daga cikin 'yan Majalisun sun yi nasarar dawowa kwamitocin.
Akalla mata yan majalisar dokokin tarayya shida ne suke da nasaba da tsoffin gwamnoni da wasu fitattun yan siyasa. Suna da alaka na jini da kuma na auratayya.
Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta sanar da dakatar da shugabannin ƙananan hukumomin jihar uku bisa zarginsu da aikata almundahana a yayin gudanar da harkokin.
Sanatoci basu ji daɗin kalaman da Adams Oshiomole ya yi ba inda ya zargesu da yon sama da faɗi da kayan dake cikin ofisoshinsu. Sun buƙaci ya bayar da haƙuri.
Za ayi gumurzu wajen rabon kwamitocin majalisar tarayya a karshen makon nan. Nan da Alhamis za a raba kwamitoci, amma shugaban majalisar tarayya ba ya Najeriya.
Bashir Ahmad, hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai bayyana jerin ministocinsa a ranar Talata.
Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, zai gana da Shugaba Bola Tinubu a wani mataki na dakile shirin tafiya yajin aiki da likitocin kasar ke shirin yi.
Kotun sauraron kararrakin zabe da ke zamanta a Asaba babban birnin jihar Delta, ta kwace nasarar da Okolie, dan Majalisar Wakilai na jam'iyyar Labour ya samu.
Daga cikin yan majalisar dokokin tarayya 400 a Najeriya, 19 ne kacal mata da suka samu damar shiga majalisar dokokin tarayya ta 10 a babban birnin tarayya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari