Majalisar dokokin tarayya
Kotunan da ke sauraron korafin zabe sun soke nasarar da Seyi Sowunmi ya samu a Legas, saboda rashin rajista a jam'iyya, LP ta rasa was 'yan majalisunta a kotu.
Za a ji Sanatocin da APC ta rasa a Majalisar Dattawa a sakamakon shari’ar zaben 2023. Natasha Akpoti-Uduaghan ta karbe wurin Sanata Abubakar Sadiku-Ohere a Kogi
Yanzu nan mu ka ji ‘Yan majalisar wakilan tarayya sun bukaci zama da wasu manyan jami’an gwamnatin tarayya, gayyatar da ak yi zai bada damar yin bincike da kyau
Kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas, ya bayyana asarar maƙudan kuɗaɗen da ƙasar nan ta tafka a dalilin satar man fetur da manyan ɓarayi ake yi a ƙasar nan.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Abiya ta tsige Amobi Ogah na jam'iyyar Labour Party daga kujerar mamban majalisar tarayya.
Kwamitin majalisar wakilai mai bincike kan satar man fetur ya bayyana cewa ya shirya fallasa sunayen masu satar man fetur a Najeriya, don magance matsalar.
A zaben shugaban majalisar wakilan tarayya da aka yi, Tajudeen Abbas, PhD ya samu galaba a kan Idris Wase da Aminu Sani Jaji, amma ba a banza aka yi haka ba.
Kwamitin kula da asusun raya muhalli ta fara bincike kan zargin badakalar kudade na Naira biliyan 81 wurin dashen Itatuwa miliyan 21 a jihohin Arewacin Najeriya
Fiye da Naira biliyan 50 za a kashewa ‘Yan majalisar wakilan tarayya domin su gudanar da ayyuka. A irin haka ne ake gina rijiyoyin burtatse, asibiti da sauransu
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari