Majalisar dokokin tarayya
Majalisa ta dawo daga hutun sallah yau, abin da ya rage shi ne rabon mukamai da kwamitoci. Babu sabo ko tsohon ‘dan majalisa wajen neman shiga kwamiti mai kyau
Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Tajuddeen Abbas ya nesanta kansa da kalamai na rashin da'a da hadiminsa, Godfrey Gaiya ya yi akan Buhari, tsohon shugaban.
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Yanzu ana maganar wanene zai dare kan kujerar shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa. Sanatoci su na kan gaba wajen neman rike mukami mafi tsoka a mukamai.
Dan majalisa mafi ƙarancin shekaru, Ibrahim Bello Mohammed, da ke wakiltar mazaɓun Birnin-Kebbi, Kalgo da Bunza a majalisar wakilai ya bayyana yadda ya tsinci.
Kujerar Majalisa ta jawo rigima tsakanin Atiku Abubakar da G5 watau Nyesom Wike, Seyi Makinde, Samuel Ortom, Okezie Ikpeazu da Ifeanyi Ugwuanyi a Jam’iyyar PDP.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas, ya naɗa yan jarida da wasu mutane sama da 30 a matsayi daban-daban ranar Litinin, 26 ga watan Yuni, 2023.
Majalisar dokokin jihar Yobe ta zaɓi sabon shugaba. Buba Chiroma Mashiyo ya zama kakakin majalisar. Mashiyo shi ne ɗan majalisar da ya fi daɗewa a majalisar.
An fara rigima a kan wanda zai zama shugaban marasa rinjaye a Majalisar Dattawa. Aminu Tambuwal da su Abdulrahman Sumaila Kawu sun fitar da takardar korafi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari