Yan ta'adda
Dakarun rundunar sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai, tare da jami'an sa kai CJTF sun samu nasarar damke masu kaiwa yan ta'addan ISWAP kayayyaki a Borno.
Mayakan ta'addancin ISWAP a Borno sun yi rabon makuden kudi ga fasinjoji da ke kan hanyar Maiduguri. SUn raba tsofaffin takardun naira tare da ce musu su canza.
Da ya je Kano, Muhammadu Buhari ya yi magana game da Boko Haram ke barna a 2015, ya ce akwai hannun wata kungiyar kasar waje da ke sha’awar ruguza Najeriya ne.
A labarin da muke samu, wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun bayyana bukatar a basu kayan abinci a madadin kudin fansan da suka nema na sabbin kudaden kasar.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi gagarumin nasara a kan mayakan kungiyar ta'addanci inda suka kashe babban kwamada da mayaka 32 a yankin Konduga, Borno.
Shugabani ISWAP ya fatattaki sauran mayakan Boko Haram da ke cikinsu bayan mubaya'ar da suka yi.Yana zarginsu da zagon aksa da fuska biyu ga kungiyar baki daya.
Abdulrahman Dambazau ya gabatar da jawabi wajen wani taro. Tsohon hafsun sojojin ya ce siyasar addini, bangaranci da kabilanci yake jawo rashin zaman lafiya
Yan ta'adda sun kai hari wasu kauyuka a kalla bakwai da ke karamar hukumar Shiroro na jihar Neja inda suka halaka mutane uku, sun kuma yi awon gaba da wasu.
Dakarun sojin Najeriya sun yi ruwa wuta kan 'yan ta'adda da suka kai musu harin kwantan bauna a Borno. Sun halaka da yawa cikinsu, wasu suka arce da raunika.
Yan ta'adda
Samu kari