Yan ta'adda
PHALGA sun hada-kai da ‘yan sanda wajen kama wasu da ake zargin ‘yan damfara ne. An cafke ‘Yan Yahoo-Yahoo din ne bayan an zarge su da birne wani yaro da rai.
Hukumar Matasa Masu Yi Wa Kasa Hidima (NYSC) ta bude sansaninta da ke Maiduguri a jihar Borno bayan shafe shekaru 13 a rufe saboda rashin tsaro da ya addabe su.
Rikicin shugabanci ya ɓarke a tsakanin ƴan bindiga domin neman karɓe ikon wasu ƙauyuka jihar Benue. A yayin rikicin rayukan ƴan bindiga masu yawa sun salwanta.
Jami'an tsaro na Amotekun, sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane 3 a jihar Ondo. Jami'an sun yi nasarar kama mutanen ne a yayin da suke ƙoƙarin.
Rundunar sojojin Najeriya sun kutsa mafakar ‘yan ta’adda a garin Dikwa. A sanadiyyar haka aka iya kubutar da Mary Nkeki wanda ta rabu da iyayenta a Chibok.
Rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke surukin ƙasurgumin ɗan ta'addannan Dogo Gide a kasuwar Kagarko da ke jihar Kaduna ranar Alhamis ɗin da ta gabata.
Jami'an 'yan sandan ƙasar Burkina Faso sun yi abin bajinta, yayin da suka halaka 'yan ta'adda aƙalla 40 a wata arangama da ta wakana tsakaninsu a yankin Arewa.
Kwamred Anas Kaura, hadimin karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana yadda 'yan ta'adda su ka shiga taitayinsu tun bayan nada Bello Matawalle minista.
Ƴan bindiga sun farmaki wasu ƙauyukan jihar Katsina inda suka salwantar da rayukan mutane masu yawa. Ƴan bindigan sun kuma sace mata da dabbobi da dama a harin.
Yan ta'adda
Samu kari