Yan ta'adda
Rundunar sojojin Najeriya ta Operation Hadarin Daji (OPHD) ta sanar da samu nasara kan yadda ta'addan da suka addabi jihar Zamfara da ke shiyyar Arewa maso Yamma.
Ganin yadda matsalar tsaro ke ci gaba da ta'azzara, Sheikh Aminu Daurawa ya ba gwamnatin Shugaba Tinubu satar amsa, kan hanyar kawo karshen matsalolin tsaro a kasar.
A wani kazamin rikici da ya barke a Zamfara, kungiyar Ado Allero ta kashe akalla manyan ‘yan bindiga biyar da mayakan su 48. Yan bindiga na neman Allero ruwa a jallo
An kashe ‘yan bindiga da dama a wata arangama da aka yi tsakanin ‘yan bindiga da ke gaba da juna a kusa da Mada hanyar Gusau da karamar hukumar Tsafe, jihar Zamfara.
An ruwaito yadda 'yan ta'adda suka kai sabon hari a Kaduna bayan da aka kashe shugabansu a wani yankin jihar. An jima ana samun hare-hare a jihar Kaduna.
Mayakan kunhiyar 'yan ta'adda ta Boko Haram sun sake kai hari kan turakun wutar lantarki a jihar Yobe. Maharan sun yi barna wacce ta sa aka shiga duhu.
Gwamnatin Dauda Lawal ta kawo jami’ai 2, 645 da za su yaki ‘yan bindiga a Zamfara sai aka ji Magaji Lawal ya mutu a hannun Askarawa a wani yanayi mai alamar tambaya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka sabuwar ta'asa a wani sabon hari da suka kai a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun halaka mutum daya.
Iyalan ƴan Boko Haram sa suka tuba suka miƙa wuya ga gwamnatin jihar Borno sun yi barazanar komawa daji sabda tsananin wahalar rayuwar da suke fuskanta.
Yan ta'adda
Samu kari