Yan ta'adda
Gwamnatin jihar Kogi ta sanar da ceto sauran daliban Jami’ar CUSTECH guda takwas da aka sace a jihar a farkon watan Mayu bayan hallaka biyu daga cikinsu.
Jami'yyar APC a Zamfara ta zargi Gwamna Dauda Lawal ta lalata tsaron jihar saboda rashin hada kai da karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle wurin dakile matsalar.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin shafe yan ta'addar IPOB a doron kasa bayan sun kashe sojoji biyar a wani hari da suka kai ga sojojin ajihar Abia.
Wasu 'yan ta'addan ISWAP sun bawa jama'ar garuruwan dake karamar hukumar Kukawa a jihar Borno zabin ko dai su bar gidajensu ko a kashe saboda zargin cin amana
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda shida a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke masu ba su bayanai bayan sun kai wani samame.
A safiya yau Alhamis yan haramtacciyar kungiyar IPOB suka kaiwa sojojin kasar nan hari tare da kashe jami'ai 4 a cikinsu tare da kona ababen hawa.
Rahotanni sun bayyana cewa jami’an ‘yan sandan jihar Plateau sun kama wani matumi da ake zargin yana kokarin kai wa ‘yan bindiga makamai a garin Jos.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana cewa dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a watan Mayu. Ta ce an kashe 'yan ta'adda 624.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kai farmaki cikin kasuwa a jihar Kaduna. 'Yan ta'addan sun hallaka mutum 12 yayin da suka raunata wasu mutane da dama.
Yan ta'adda
Samu kari