Olusegun Obasanjo
Jigon PDP, Bode George ya gargadi hadimin Bola Tinubu a ɓangaren sadarwa, Bayo Onanuga kan cin mutuncin tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana takaicin yadda aka rika yada labarin cewa ya riga mu gidan gaskiya, alhali ya na nan da ransa.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe, ya bayyana cewa shugabancin Najeriya ba zai koma yankin Arewa ba a zaben 2027, inda ya ce akwai boyayyiyar yarjejeniya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya gargadi matasa da ɗalibai da su guji amfani da miyagun ƙwayoyi, inda ya tuno da lokacin da ya so fara shan taba.
Tsohon shugaban ƙasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya koka kan matsalar cin hanci da rashawa. Ya ce cin hanci da rashawa ya hana a samu ci gaba a kasar nan.
Sanata Jimoh Ibrahim daga Ondo ta Kudu ya bukaci Olusegun Obasanjo ya yi shiru da bakinsa duba da yadda gwamnatin Bola Tinubu ke inganta Najeriya.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, Hajiya Hadiza Isma El-Rufai ta kalubalanci danta, Bashir bayan ya caccaki fadar shugaban kasa.
Bola Ahmed Tinubu ya zamo na farko da ke da masu magana da yawunsa guda uku tun lokacin Shagari. Jerin masu magana da yawun shugabannin Najeriya.
An kammala zaben Ondo kuma APC ta yi nasara a 2024. Ganduje, Obasanjo na cikin waɗanda suka samu nasara. PDP, Umar Damagun na cikin waɗanda suka yi asara.
Olusegun Obasanjo
Samu kari