Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi wa Janar Yakubu Gowon martani. Obasanjo ya ce bai taba sanin cewa Gowon ya nemi ka da a kashi ba.
Tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya bayyana jin dadinsa da ganin Olusegun Obasanjo ya mulki Najeriya a 1999 bayan ya fito daga gidan yari.
Yan siyasa kamar Ali Ndume, Atiku Abubakar, Olusegun Obasanjo Rabi'u Kwankwaso sun rike wuta ga gwamantin Bola Tinubu kan wasu tsare tsaren da ya kawo.
Jigon PDP, Bode George ya gargadi hadimin Bola Tinubu a ɓangaren sadarwa, Bayo Onanuga kan cin mutuncin tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana takaicin yadda aka rika yada labarin cewa ya riga mu gidan gaskiya, alhali ya na nan da ransa.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe, ya bayyana cewa shugabancin Najeriya ba zai koma yankin Arewa ba a zaben 2027, inda ya ce akwai boyayyiyar yarjejeniya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya gargadi matasa da ɗalibai da su guji amfani da miyagun ƙwayoyi, inda ya tuno da lokacin da ya so fara shan taba.
Tsohon shugaban ƙasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya koka kan matsalar cin hanci da rashawa. Ya ce cin hanci da rashawa ya hana a samu ci gaba a kasar nan.
Sanata Jimoh Ibrahim daga Ondo ta Kudu ya bukaci Olusegun Obasanjo ya yi shiru da bakinsa duba da yadda gwamnatin Bola Tinubu ke inganta Najeriya.
Olusegun Obasanjo
Samu kari