Olusegun Obasanjo
Tsoho shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi kira ga 'yan Najeriya da kada su yanke kauna da kasar nan, inda ya yi nuni da cewa za a iya kawo gyara mai inganci.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana rashin aikin yi a matsayin abin da ke kara ayyukan ta'addanci a Najeriya inda ya ce noma ce kadai za ta rage.
Dokar fansho ta sa tsohon Shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya jinjinawa Gwamna Otti. Obasanjo ya ziyarci Gwamna Otti a Abia, ya fallasa yadda gwamnoni suke sata.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yabawa tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo yayin ziyara a gidansa da ke jihar Ogun.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegn Obasanjo ya nemo wa kasar hanyar fita daga matsalar tsadar kaya inda ya ce a nemi shawarar kasar Zimbabwe.
Idan tsohon ministan wuta ya yi nasara, za a biya shi diyyar N1bn a kan binciken aikin Mambilla. Lauyoyi sun garzaya kotu a Abuja, sun yi karar AGF da EFCC.
Majalisar zartarwa a Najeriya ta yi alhinin mutuwar tsohon Ministan ilimi a mulkin Cif Olusegun Obasanjo, Farfesa Fabian Osuji a yau Alhamis 29 ga watan Faburairu.
Gwamnan APC ya ba Bola Tinubu shawarar ya binciki Obasanjo kan matsalar wuta. A 1998, Najeriya ta na samar da fiye da megawatt 6, 000 na wutar lantarki.
Farashin canjin Dala zuwa Naira ya karu sosai daga lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo zuwa lokacin mulkin shugaban kasa Bola Tinubu.
Olusegun Obasanjo
Samu kari