Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana irin damar da ‘yan siyasa ke bayarwa a juyin mulki a kowace kasa da hakan ya faru.
Yayin da ake cikin mummunan yanayi a Najeriya, tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasano ya nemo mafita ga rashin shugabanci da ake fama da shi a kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace canza taken Najeriya yana da muhuimmanci wajen hadin kan Najeriya. Ya fadi haka ne biyo bayan suka da ya sha kan lamarin.
Tun fara mulkin farar hula a shekarar 1999 aka fara samun badakala a Najeriya. Cikin manyan abubuwa da suka faru akwai badakalar Salisu Buhari, tazarcen Obasanjo.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya caccaki wasu manufofin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta aiwatar. Ya ce an tafka kuskure wajen aiwatar da su.
Tsohon Shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa akwai bukatar shugabannin kasashen Afrika su sake duba na tsanaki kan dimukuradiyya.
Sanata Shehu Sani ya bayyana irin yadda suka sha azaba a zaman gidan yari da suka yi a Kirikiri tare da tsohon shugaban kasa cif Olusegun Obasanjo a shekarar 1995.
Olusegun Obasanjo ya ce akwai kuskure kan tsarin mulkin Najeriya da aka dauko daga Turai. Ya yi jawabin ne yayin da yan majalisa suka kai masa ziyara.
Za a ji yadda aka samu shugaban kasa, gwamna, minista da sanata a gidan Yar’adua. A gidan aka samu Shehu Musa Yar’adua, Ummaru Yar’adua da Abdulaziz Musa Yar’adua.
Olusegun Obasanjo
Samu kari