Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ce babban dalilin da ya hana shi rage ma'aikatu shi ne Minista daya ba zai iya rike ma'aikatu biyu zuwa uku ba a Najeriya.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin jagororin kungiyar kiristoci ta Najeriya watau CAN a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja yau Litinin, 22 ga Janairu.
Wani limamin coci, Fasto Anosike ya nemi mabiya cocinsa da su ba shi dukkan albashin su na watan Janairu don neman albarka a 2024. Ya daukar masu alkawari.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) reshen jihar Plateau yanzu haka ta na jagorantar zanga-zanga a Jos kan hare-haren 'yan bindiga da ya addabi jama'a.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
Hukumar NSCDC ta cafke wasu mutum uku bisa laifin zamba cikin aminci da damfara. Daga cikinsu akwai wani fasto wanda ya damfari wani mutum naira miliyan daya.
A kalla manyan fastoci biyu ne suka hango gagarumin matsala da ke tunkaro coci a hasashensu na 2024. Akwai wanda ya ce asirin wasu manyan malamai zai tonu.
Fitaccen malamin addini mazaunin Filato, Prophet Ritabbi, ya yi hasashensa na sabuwar shekarar 2024. Malamin ya hangowa yan Najeriya tarin wahalhalu.
Yayin da shekarar 2023 ke bankwana, wasu gwamnoni a Najeriya sun amince da bai wa ma'aikata kyautar N100,000 a jihohinsu domin bukukuwan kirsimeti.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari