
Aisha Jumai Alhassan







Aisha Yesufu, ‘Yar gwagwarmayar nan, ta yi wa Hukumar DSS tayin su zo su kama ta. Mai fafutukar ganin an kawo sauyin ta zargi Gwamnatin APC da cewa ta gaza.

Bayan shekaru 5 da barin gwamnati, Ministar PDP ta samu kujera a waje. Ngozi Okonjo-Iweala ta rike Ministan kudi sau biyu a Najeriya kuma rikakkiyar Masaniya ce.

Gwamnonin APC sun yi magana bayan Aisha Buhari ta isa shekaru 49. A makon jiya ne Aisha Buhari da Nasir El-Rufai su ka kara shekara a Duniya.

Aisha Buhari ta taya Amina Mohammed murnar kyautar da aka ba ta a Duniya. Idan ba ku manta ba Amina Mohammed ta rike Ministar muhalli a Najeriya a farkon wa’adin APC.

Zainab Bagudu ta doke mutane da-dama wajen wata kyautar jagorancin Igbere TV. Hadimai da Ministocin Buhari su na cikin wadanda ake sa ran za su lashe wannan kyauta.

Tun a yayin babban taron da aka gudanar bayan kammala babban zaben kasa na 2019, da yawa daga cikin mambobin jam'iyyar UDP reshen jihar Taraba, sun yanke shawarar sauya sheka zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
Aisha Jumai Alhassan
Samu kari