Aisha Jumai Alhassan
Ka yi hakuri: Gwamnan PDP ya nemi Shugaban Kasa ya yafewa Matar da ta zagi Iyalin sa da Mataimakin sa
Za ku ji cewa ani Gwamna da ke Jam'iyyar adawa ta PDP ya roki Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya maido Jami’ar da aka sallama aiki saboda sukar Hajiya Aisha Buhari da Yemi Osinbajo a shafin Tuwita kwanakin baya.
Zan sake tsayawa takarar gwamna - Mama Taraba
Ministar harkokin mata ta Najeriya, Sanata Aisha Alhassan ta sake bayyana aniyarta ta sake tsayawa takarar gwamnan jihar Taraba a zabe mai gabatowa na shekarar 2019. Kowa yasan da sanin cewa nice na lashe zaben gwamnan jihar nan..
An ba Matar Shugaban kasa Buhari wani muhimmin mukami a Najeriya
Za ku ji cewa Aisha Muhammadu Buhari ta samu karin matsayi. An ba Matar Shugaban kasa Buhari wani muhimmin mukami a Najeriya ne jiya. Majalisar Dinkin Duniya ta sa Aisha Buhari wani babban baiki na yaki da kanjamau.