A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihar Bauchi, inda ya doke Bola Tinubu na jam'iyyar APC.
Za a ji cewa duk da ba a gama zaben shugaban kasa ba ba, Tsohon gwamna a jihar Ekiti, Ayo Fayose ya ce Atiku Abubabakar ya sallama, ya yi ritaya daga siyasa.
Atiku Abubakar ya ba Bola Tinubu ratar kuri’u fiye da 150, 000 a Zaben Kaduna. APC ta sha kasa a Giwa, Kauru, Lere, Ikara, Kagarko, Zaria, S/Gari, da Makarfi.
Sheikh Mansur Sokoto ya fadi abin da ya gani wajen zaben 2023 a Sokoto. Shehin na Musulunci ya koka cewa an zo da dabaru domin hana mutsnr yin zabe a Sokoto
Sakamakon zaben shugaban kasan da ya gudana ranar Asabar a jihar Benuwai ya nuna cewa Obi ya sha mamaki hannun Tinubu duk da ya fi shin cin kananan hukumomi.
Mohammed Bello El-Rufai, babban dan gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, ya lashe kujerar kujerar majalisar wakilan tarayya na Kaduna ta Arewa karkashin jam'iyyar APC
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ci gaba da jan zarensa a sakamakon zaben dake fitowa daga jihohin Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa na LP, Mista Peter Obi, ya samu nasara a zaben shugaban kasan da aka gudanar a jihar Nasarawa .
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bukaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Mahmood Yakubu da ya soke zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
Siyasa
Samu kari