Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Sokoto, ta yi kira ga mambobin ta da su tabbatar sun yi duk mai yiwuwa wajen tsare ƙuri'un su a ranar zaɓen.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Adamu, ya caccaki jam'iyyun PDP da Labour Party. Shugaban yace akwai wata maƙarƙashiya.
Atiku Abubakar ya ce Gwamnonin PDP suka tsorata Peter Obi, suka yi sanadiyyar komawarsa LP. Da Obi ya zauna a PDP, babu wani abin da zai hana shi takara a 2023.
Shugaban jam'iyyar APC kuma tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, ya yi jawabin farko ga yan ƙasa bayan ayyana Tinubu wanda ya samu nasara.
Rahoto ya ce wata ‘yar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce babu wata yarjejeniya da ya ajiye da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya ta Peoples Democratic Party, PDP, ta yi watsi da nasarar da dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, ya samu a zabe.
Wasu miyagun yan daban siyasa da ake zargin na jam'iyyar PDP ne sun je har cikin gida sun kashe jagoran jam'iyyar APC a a jihar Osun da ke kudu maso yammaci.
Dan takarar shugaban kasa a inuwar LP a zaben ranar Asabar da ta gabata, Mr. Peter Obi, ya ce ƙiriƙiri aka kwace masa nasarar da ya yi amma ba zai hakura ba.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC reshen jihar Ribas, ya ce gwamna Nyesom Wike ya taka rawa mara misaltuwa domin nasarar Bola Tinubu.
Siyasa
Samu kari