Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Yayin da zaɓen 2027 ke gabatowa, wanda ake sa ran zai gudana tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar, ga dalilan da za su iya sa APC ta rasa kujerar shugabancin ƙasa.
Babban mai ba da shawara kan harkokin yada labarai ga mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya yi murabus daga kan mukaminsa.
Shugabannin bangarori biyu na NNPP a Kano sun yi gargadi kan rade-radin cewa ana son ba Rabiu Kwankwaso muƙamin mataimakin shugaban kasa a Najeriya.
Yayin da ƴan adawa ke kokarin kirƙiro sabuwar jam'iyyar siya a Najeriya, mun tattaro maku abin da doka ta ce game da ka'idojin yi wa jam'iyya rijista.
Ana ci gaba da samun bayanai mabambanta kan dalilin murabus din Abdullahi Ganduje daga shugabancin APC mai mulki a jiya Juma'a 27 ga watan Yunin 2025.
Bayan murabus din Abdullahi Ganduje daga mukaminsa, wasu ‘yan jihar Borno sun koka matuka kan maƙarƙashiyar da ake shiryasa mataimakin shugaban kasa.
Wani rahoto ya nuna cewa an tilasta tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje yin murabus. An saka Ganduje yin murabus ne domin a jawo Kwankwaso APC.
Bayan shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya yaba masa kan yin abin da ya ce musamman saboda lafiyarsa.
Gwamnonin jam'iyyar APC 23 sun yi taro na musamman a jihar Edo domin tattauna makomar APC a Najeriya. Hakan na zuwa ne jim kadan bayan murabus din Ganduje
Siyasa
Samu kari