Ratko Mladic, tsohon janar na Bosniya da aka yankewa hukuncin daurin rai da rai kan kisan kare dangi da laifukan yaki, ya mutu yana da shekaru 84.
Ratko Mladic, tsohon janar na Bosniya da aka yankewa hukuncin daurin rai da rai kan kisan kare dangi da laifukan yaki, ya mutu yana da shekaru 84.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Jam’iyyar APC ta bayyana kwarin gwiwar lashe zaɓen 2027 bisa tsari mai ƙarfi da nasarorin gwamnati, tana karɓuwa daga ’yan kasa da ƙaruwa mambobinta a faɗin ƙasar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya dawo Najeriya daga Dubai, yana shirin karfafa hadin kai da rajistar mambobi ta intanet a fadin kasa.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Sabata Dickson ya musanta jita-jitar da ake ydawa cewa ya fice daga PDP zuwa ADC, ya ce ba zai dauki kowane mataki ba sai ya yi shawara
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, Samaila Adamu Burga, ya yi karin haske kan batun sauya shekar Gwamna Bala Mohammed zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Tsohon dan takarar APC a zaben gwamnan jihar Rivers, Tonye Cole ya bayyana cewa Gwamna Fubara ya fada haramtaccen tsagi lokacin da ya sauya sheka a jihar.
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai na Kaduna, Muhammad Sani Bello (Mainan Zazzau), ya fice daga jam'iyyar APC zuwa ADC, inda ya sanar da hakan cikin wasika.
Mai magana da yawun jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa sun fara tattaunawa da NNPP da PDP domin hada karfi su kifar da Bola Tinubu a 2027.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa addua da azumi ne kadai za su tseratar da Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara daga yunkurin tsige shi.
Fayose ya ce Atiku da Tambuwal sun ruguza PDP; ya kuma gargaɗi Gwamna Fubara kan cin amanar Wike yayin da rikicin jam'iyyar ya tsananta a wannan shekara ta 2026.
Siyasa
Samu kari