Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Hadimin tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje mai suna Aminu Dahiru Ahmad ya ce za su rama abin da Bola Ahmed Tinubu ya musu a APC a jihar Kano.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum ya aika da sakon gargadi ga masu yi wa PDP zagon kasa. Ya ce za su dauki matakin ladabtarwa.
Tsohon na mai magana da yawun bakin kwamitin kamfen din Atiki Abubakar, Segun Sowunmi, ya caccaki tsohon ubangidansa kan yawan takarar da yake yi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin gwamnan Jigawa, Alhaji Ahmed Mahmud Gumel ya zama jagoran ADC, kuma ya nemi matasa su shigo jam'iyyar.
Mukaddashin shugaban ADC, Sanata Daviɗ Mark ya ce babu wani ɗan takara da suke fifitawa kan saura a batun takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2027 mai zuwa.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Hasan Bwala, ya yi wasu kalamai kan tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar.
Fitaccen ɗan jaridar nan, Dele Momodu ya bayyana cewa zaɓinsa shi ne Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar jam'iyyar haɗaka watau ADC a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya taso hadakar jam'iyyun adawa a gaba. Ya bayyana su a matsayin masu jin haushi saboda kasa samun gurbi a gwamnati.
An fara hasashe kan abubuwan da za su iya zama matsala ga shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ana ganin ADC za su iya samun nasara saboda abubuwan.
Siyasa
Samu kari