Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Ado Gwanja ya saki kundin wakoki mai taken Dama Nine wanda ya ƙunshi sababbin wakoki 18, yanzu ana iya sauraron su a YouTube, Audio Mack da Apple Music.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya bayyana cewa ya amince da gina filin jirgin saman kasa da ƙasa ne domin ta haka ne kaɗai masu zuba jari za su zo jihar.
Kotun Abuja ta tsare Olamide Thomas kan tuhume-tuhume uku da suka shafi barazana ga dan shugaban kasa. An dage shari’ar zuwa 30 ga Disamba don ci gaba.
Tsofaffin shugabannin kasa a Najeriya za su samu N27bn a shekarar 2025 da aka ware domin biyansu hakkokinsu tare da mataimakansu lokacin mulkinsu.
A ranar Alhamis da ta gabata, babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kwace babban gidan ajiya maƙare da kayayyaki da ake zargi suna da alaka da Emefiele.
Rahotannin da ke shigo mana daga jihar Oyo sun nuna cewa an tafka asarar makudan kuɗi a gobarar da ta tashi a kasuwar sayar da kayan gayarn ababen hawa.
Shugaban kamfanin BUA, Abdulsamad Rabiu ya yi magana kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce tsare-tsarensa suna kan hanya duk da matsin da ake ciki.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta umarci kamfanin sadarwa na MTN ya biya diyyar N15m ga wani abokin huldarsa kan cire masa kudi ba tare ya yi rijista ba
Daga karshe, tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya shaki iskar yanci bayan cika ka'idojin beli da aka gindaya masa kan zargin badakalar makudan kudi.
Labarai
Samu kari