Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Gwamnatin Najeriya za ta gurfanar da mutane 5 cikin masu ba Bello Turji kayan yaki da sauran abubuwan more rayuwa a cikin daji. Za a gurfanar da su a Abuja.
PDP ta fusata da mutuwar yan Najeriya yayin turereniyar karbo abinci. Jam'iyyar ta zargi gwamnatin Tinubu da rashin tausayi da ingantaccen tsari.
'Yan Najeriya za su fara cin moriyar ragin farashin fetur. Kungiyar IPMAN ya ce za ta sayar da litar fetur a farashin Dangote. An sa ranar fara ganin ragin.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranakun hutu domin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ware ranaku uku domin gudanar da bukukuwan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta dage takunkumin da aka sanya kan hako ma'adanai a jihar Zamfara. Gwamnatin ta ce an samu tsaro sosai yanzu a Zamfara.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya ba jam'iyyarsa ta PDP shawara kan hanyar dawowa kan madafun ikon kasar nan a zaben 2027 da ke tafe.
Bayan mutuwar wani matashi a hannun yan sanda, Sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya bukaci rundunar ta binciki mutuwar Jimoh AbdulQodir a hannun jami'ansu.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya yi magana kan bullar 'yan ta'addan Lakurawa masu tayar da kayar baya a Najeriya. Matawalle ya ce ba gaskiya ba nw.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rashin tsohon hadiminsa, Hon. Shima Ayati wanda ya rasu a Makurdi bayan gajeriyar rashin lafiya.
Labarai
Samu kari