Latest
Kungiyar dattawan Zamfara ta nuna damuwa kan ci gaba da muzgunawa wasu daga cikin zababbun 'yan majalisar dokokin jihar. Ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal.
Sanata Buhari ya ce zai tsaya takarar gwamnan Oyo a 2027. Ya gaji da majalisa, ya ce ko an kawo tikitin sanata ba zai tsaya ba domin mutan ke son ya yi gwamna.
Bankin Duniya ya bukaci Najeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi, ta samar da ayyukan yi, da amfani da kudin man fetur don rage talauci a cikin jama'a.
Tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya sake jimamin rasuwar Umaru Musa Yar'adua bayan shekaru 15, ya ce marigayin shugaba ne na gari abin koyi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun hallaka mutane a jihar Bauchi. 'Yan bindigan sun kuma yi wa wasu mafarauta kwanton bauna a cikin daji.
Shugaban Amurka ya sanya kayan Fafaroma da aka kirkira a wani hoto. Malaman coci a duniya sun caccaki Trump sai dai fadar White House ta kare Trump kan lamarin.
Mai martaba sarki Muhhammadu Sanusi II ya halarci taron nadin Khalifan Tijjaniyya a kasar Burkina Faso. Sarkin ya gana da gwamnan jihar Abia, Alex Otti.
Gwamnan Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana akwai bukatar cure mutane daga ƙangin talauci da yaƙi da jahilci domin kawo ƙarshen matsalar tsaro a ƙasar nan.
Jam'iyyar LP ta samu nakasu a jihar Anambra. Makusancin dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, Oseloka Obaze ya yi murabus daga jam'iyyar.
Masu zafi
Samu kari