Latest
Sanata Uzor Orji Kalu ya bayyana yadda akayi masa awon gaba da wayoyin sa a birnin tarayya Abuja, a wajen karɓar satifiket ɗin lashe wanda INEC ta shirya..
Wani matashi dan Najeriya ya ba da labarin yadda wani mai gidan da yake haya ya tashe shi watanni shida bayan ya kashe miliyoyin kudi wajen gyara masa gida.
Jaruman sojojin Najeriya na 13 Birgade, Calabar, karkashin Operation Akpakwu, sun ceto kwamishinan harkokin mata a Cross Rivers, Mrs Gertrude Njar da aka sace.
Yanzu muke samun labarin 'yan ta'addan ISWAP suka hallaka wani jami'in dan sanda da ke aiki a jihar Borno. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar da ke Arewa.
Yayin da ake maraba da hukuncin Kotun koli wanda ake ganin zai iya kawo wraka daga wahalar karancin kuɗi a hannu jama'a, yan kasuwa sun ce ba zasu karba ba.
Oba Adetoyese Olakisan, Shugaban Ogboni Aborigine Worldwide ya shawarci Asiwaju Bola Tinubu, zababben shugaban Najeriya ka da ya yi ramuwar gayya ga yan adawa.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana nada Dije Aboki a matsayin sabuwar shugabar alkalan jihar Kano da ke Arewa maso Yammacin Najeriyar nan.
Kotun majistare da ke Owerri, babban birnin jihar Imo ta tura Gerald Irona, tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo gidan gyara hali a ranar Alhamis, 9 ga Maris.
Hukumar kula da sufurin jiragen kasa a Najeriya ta ce direban Motar Bas din ma'aikata ne ya yi gangancin tsallake layin dogo duk da motoci da yawa sun tsaya.
Masu zafi
Samu kari