Latest
Kingdom Okere ya yi kira ga kamawa da hukunta tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari sakamakon shawarar da DSS ta yanke na gurfanar da tsohon gwamnan bankin CBN.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja babban birnini tarayyar Najeriya, ta umarci jami'an DSS, da su gaggauta sakin Godwin Emefiele daga wurinsu.
Wani fasto ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya ki sanya albarka a auren wasu ma’aurata a ranar bikinsu. Bidiyon ya haifar da martani a intanet.
Shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya gana da Oba na Benin, mai martaba Ewuare II a fadar shugaban kasa da ke babban birnin tarayya Abuja ranar Jumua.
Likitoci a ƙasar Isra'ila sun yi nasarar ceto wani yaro Suleiman Hassan, mai kimanin shekaru 12, ɗan asalin ƙasar Falasɗin, bayan rabuwa biyu da kansa ya kusa.
Hukumar Jami'ar Jihar Kaduna (KASU) ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa akwai rashin bin ka'ida a sabbin nade-naden da makarantar ta yi na fifita Musulmai.
Rundunar sojin Najeriya ta gargaɗi 'yan ta'adda da sauran 'yan bindigan daji musamman a Arewa maso Yamma da su miƙa wuya ko kuma dakaru su aika su barzahu.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye hukunci kan ƙarar jam'iyyar APM zuwa ranar da ta zaɓa nan gaba, ta ce zata sanar da ranar.
Babbar Kotun Abuja ta kori karar da hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa EFCC ta maka tsohon gwamnan Imo, Rochas Okorocha bisa zargin zamba cikin aminci.
Masu zafi
Samu kari