Latest
Rikicin da jam'iyyar NNPP ta Kwankwaso ya buɗe sabon shafi ranar Jumu'a, kakakin jam'iyyar ya bayyana cewa kwamitin NWC ya amince da korar shugabanni a jihohi 7
Wani bidiyo mai tsuma zuciya na iyalin da uba, uwa da dansu ke aikin facin tayoyi domin dogaro da kai ya ja hankalin mutane masu yawan gaske a soshiyal midiya.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su 88 tare da hallaka 'yan ta'adda 59 bayan kwato muggan makamai daga hannun su.
Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna damuwarsa kan juyin mulkin da sojoji suka yi wa shugaban ƙasar Nijar Mohammed Bazoum. Buhari ya ce abinda.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno wani karamin yaro yana dinki a kan keke a shagon mahaifiyarsa. Kwarewar yaron a harkar ya burge mutane da dama.
Wata amarya da ake dab da ɗaura aurenta a Afirka ta kudu, Jennine Naidoo ta sha mamaki sa'ilin da aka mata fashin rigar aure a kan titin daya shahara da cunkoso
Wani lauya a birnin Tarayya, Abuja, Emmanuel Ekwe ya yi barazanar maka tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi a kotu idan har bai karbi mukamin minista ba.
Asisat Oshoala, yar wasan kwallon kafan Najeriya ta mata, ta bayyana cewa mahaifinta ba zai ji dadi ba idan yaga hotonta da aka dauka lokacin da take murnar.
Shugaban Hukumar Tace Fina-finai ta Kano Malam Abba Almustapha yayi karin bayani kan dalilan Gwamnati na soke lasisin yan masana'antar fina-finai na Kannywood.
Masu zafi
Samu kari